Dalilan Da Suka Sa 'Yan Najeriya Ba Sa Samun Adalci

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Dalilan Da Suka Sa 'Yan Najeriya Ba Sa Samun Adalci
Jul 17, 2025
Idris Daiyab Bature

Send us a text

Rashin samun adalci a Najeriya ba ya rasa nasaba da cin hanci da rashawa a bangaren shari’a, inda ake zargin wasu jami’ai suna karɓar kuɗi kafin su yanke hukunci, kamar yadda manazarta suka bayyana. Ko mece ce gaskiyar wannan lamari?


Wannan ne batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai.