Abin da ya sa muke yi wa PDP zagon ƙasa — Sule Lamiɗo

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Abin da ya sa muke yi wa PDP zagon ƙasa — Sule Lamiɗo
Jul 21, 2025
Idris Daiyab Bature

Send us a text

Zagon kasa da wasu ‘ya’yan PDP ke yi mata na kara ta’azzara, inda wasu ke zama a cikin ta amma suke wa jam’iyyun adawa aiki.


Ko a kwanan nan, an hangi wasu daga cikin ‘ya’yan jam’iyyar a taron hadakar ADC, wadda hakan ke jaddada har yanzu PDP ta kasa kawo karshen wannan matsala.

Ko me yasa ‘ya’yan PDP ke yiwa jam’iyyun adawa aiki?


Wannan ne batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai.