Cutukan Da Rumar Daki Ke Haifarwa Ga Jikin Mutum

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Cutukan Da Rumar Daki Ke Haifarwa Ga Jikin Mutum
Jul 24, 2025
Idris Daiyab Bature

Send us Fan Mail

Malaman kiwon lafiya sun bayyana yadda ruma ke yada matsalolin rashin lafiya ga lafiyar jikin mutum.


Musamman a lokuta irin na ruwa, ruma kan dabaibaye gidajen mutane da dama na tsawon lokaci wanda ka iya jawo matsaloli daban daban ga lafiya da kuma gidajen mu.


Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari ne kan irin matsalolin da ruma ke haifarwa ga lafiyar jikin mu.