Yadda Wata Bakuwar Cuta Take Cin Naman Jikin Mutanen Malabu

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Yadda Wata Bakuwar Cuta Take Cin Naman Jikin Mutanen Malabu
Sep 22, 2025
Idris Daiyab Bature

Send us Fan Mail

Wata cuta mai cin naman jikin dan’Adam ta yi sandin mutuwar mutum takwas yayin da wasu fiye da 60 suke kwance a asibiti a garin Malabu dake Karamar Hukumar Fufure ta Jihar Adamawa.


Wannan lamari dai ya jefa fargaba a zukatan mazauna yankin.


Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi bincike a kan yadda wannan cuta take yaduwa da matakan da ya kamata a dauka don kauce wa kamuwa da ita.