Shin Ko Sauya Hafsoshin Tsaro Zai Kawo Karshen Aikin Ta’dda A Najeriya?

Najeriya a Yau

Najeriya a Yau
Shin Ko Sauya Hafsoshin Tsaro Zai Kawo Karshen Aikin Ta’dda A Najeriya?
Oct 27, 2025
Idris Daiyab Bature

Send us Fan Mail

Tun bayan sauya hafsoshin tsaro da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi ne dai mutane da dama keta tofa albarkacin bakinsu, yayin da wasu ke ganin hakan zai taimaka wajen yaki da rashin tsaro, wasu kuwa na ganin duk jama’ar ja ce.


Shin ko sauya hafsoshin tsaro zai kawo karshen fargaban da al’umma ke yi?


Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari akai.