Namsoor tana dauke da cikin wata shida. Cikin ta na biyu kenan a sansanin yan gudun hijira na Tse Yandev da ke jihar Benue. Jama'a sun damu da yadda za ta rayu idan ta haihu amma Namsoor na fatan ta ci gaba da haifar yara.
Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim
Marubuci: Anita Egboibe
Muryoyin shiri: Rukayya Saeed, Khadija Gidado
Fassara: Zubaida Baba Ibrahim
Edita: Aliyu Dahiru
Furodusa: Attahiru Jibrin
Babban Furodusa: Anthony Asemota
Babban Mashiryi: Ahmad Salkida