Ta'addanci a yankin Arewa ta Tsakiyar Najeriya na kara dagula al'umma tare da raba mutane da matsuguninsu. ƙananan yara da ba su ji ba ba su gani ba suna fiskantan wannan tashin hankalin, abin da zai iya lalata ƙuruciyarsu.
Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim
Marubuci: Muhammed Akinyemi
Muryoyin shiri: Ruqayya Saeed, Akila Jibrin
Fassara: Rukayya Saeed
Edita: Aliyu Dahiru
Furodusa: Khadija Gidado
Babban Furodusa: Anthony Asemota
Babban Mashiryi: Ahmad Salkida