Sojojin Najeriya sun kama Mu’azu da Muhammad saboda zaton suna da alaka da Boko Haram. Bayan sunyi shekaru da yawa a tsare, an wanke su daga dukkan zarge-zargen amma hakan ya janyo musu sake sabuwar rayuwa daga farko.
Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim
Marubuci: Kunle Adebajo
Muryoyin shiri: Akila Jibrin, Attahiru Jibrin
Fassara: Rukayya Saeed
Edita: Zubaida Baba Ibrahim
Furodusa: Khadija Gidado
Babban Furodusa: Anthony Asemota
Babban Mashiryi: Ahmad Salkida