Birbishin Rikici

Rayuwar Marasa Rinjaye A Tsakiyar Ta’addanci

June 04, 2022 HumAngle Season 1 Episode 28
Birbishin Rikici
Rayuwar Marasa Rinjaye A Tsakiyar Ta’addanci
Show Notes

Tun bayan rikicin da aka kwashe shekaru 12 ana yi a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya, mabiya addinin Kirista, wadanda suka yi hasarar gidajensu da rayuwarsu sanadiyyar rikicin suna kokawa da rayuwa a sansanonin ‘yan gudun hijira na tsiraru ba tare da kyakkyawar makoma ba.

Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim

Marubuciya:  Nathaniel Bivan

Muryoyin shiri: Akila Jibrin, Attahiru Jibrin, Ruqayya Saeed, Mustapha Umar, Hauwa Shaffi Nuhu

Fassara: Zubaida Baba Ibrahim

Edita: Aliyu Dahiru 

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida