Birbishin Rikici

Ta Samu Tabin Kwakwalwa Bayan An Kashe Mijinta

May 18, 2022 HumAngle Season 1 Episode 24
Birbishin Rikici
Ta Samu Tabin Kwakwalwa Bayan An Kashe Mijinta
Show Notes

Dangin Saraya sun shiga tashin hankali bayan da sojojin Najeriya suka kashe mijinta. Daga nan ta samu tabin hankali kuma har yanzu ba ta warke ba. 

Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim

Marubuci: Kunle Adebajo

Muryoyin shiri: Rukayya Saeed

Fassara: Zubaida Baba Ibrahim  

Edita: Aliyu Dahiru 

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida