Birbishin Rikici

Ta Rasa Danta A Wurin Boko Haram, Ta Rasa Mijinta A Wurin Sojoji

May 21, 2022 HumAngle Season 1 Episode 26
Birbishin Rikici
Ta Rasa Danta A Wurin Boko Haram, Ta Rasa Mijinta A Wurin Sojoji
Show Notes

'Yan ta'addan Boko Haram sun kwace dan Maryam Muhammad mai shekaru 10 a duniya. Shi ma mijijnta ya gamu da sojojin Najeriya sun kamashi bisa zargin hada kai da yan Boko Haram bayan ya fita neman abinci wata rana. Tsawon shekaru, Maryam na ci gaba da wahala don tafiyar da rayuwarta ba tare da da ko miji ba. 

 Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim

Marubuciya:  Ihuoma Ilo

Muryoyin shiri: Ruqayya Saeed

Fassara: Zubaida Baba Ibrahim

Edita: Aliyu Dahiru 

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida