 
  Daga Laraba
Shiri ne da ke tattaunawa mai zurfi a kan batutuwan da suka shafi al'umma kai-tsaye, da nazari a kan tasirin da za su iya yi, da nemo hanyar magance ko kauce wa illolin da za su iya hifarwa bayan jin ta-bakin wadanda abin ya shafa.
Daga Laraba
Shin Ko Jam’iyyar PDP Ta Fara Gushewa Ne?
        
        •
        Idris Daiyab Bature
      
      Yadda ‘ya’yan jamiyyar PDP ke ficewa suna komawa jam’iyya mai mulki na cigaba da nuna yadda take kara samun koma baya a siyasar Najeriya.
Banda haka, rikicin cikin gida da yaki ci yaki cinyewa na cigaba da yi mata dabaibayi.
Shin ko hakan na nufin jam’iyyar ta fara gushewa ne a siyasar Najeriya?
Wannan shine batun da shirin Daga Laraba na wannan makon zai yi nazari a kai.