Daga Laraba

Shin Ko Jam’iyyar PDP Ta Fara Gushewa Ne?

Idris Daiyab Bature

Use Left/Right to seek, Home/End to jump to start or end. Hold shift to jump forward or backward.

0:00 | 27:17

Yadda ‘ya’yan jamiyyar PDP ke ficewa suna komawa jam’iyya mai mulki na cigaba da nuna yadda take kara samun koma baya a siyasar Najeriya.


Banda haka, rikicin cikin gida da yaki ci yaki cinyewa na cigaba da yi mata dabaibayi.

Shin ko hakan na nufin jam’iyyar ta fara gushewa ne a siyasar Najeriya?


Wannan shine batun da shirin Daga Laraba na wannan makon zai yi nazari a kai.