Najeriya a Yau

Matsayin Daukar Doka A Hannu A Mahangar Shari’a

May 16, 2022 Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Najeriya a Yau
Matsayin Daukar Doka A Hannu A Mahangar Shari’a
Show Notes

Mene ne kundin tsarin mulkin Najeriya ya ce kan wanda aka fusata shi ya dauki doka a hannunsa?

Tun bayan abin da ya faru na zargin batanci ga Annabi Muhammad (SAW) a Sakkwato da daukar matakin da matasan Musulmi suka yi na halaka wacce ta yi batancin nan take, jama’a ke ta musayar ra’ayi kan matsayin shari’a kan wannan batu.

Wakilinmu a Jihar Sakkwato ya fada mana halin da jihar ke ciki, mun kuma ji ta bakin wani mai fashin baki kan dokokin kasa kan abin da ya faru.