
Najeriya a Yau
Shiri ne na minti 15 dake duba na tsanaki, da nazari mai gamsarwa, tare da tsokaci mai amfanarwa, a kan batutuwan da ke ɗaukar hankali a lamuran yau da kullum.
Episodes
853 episodes
Wadanne Kalubale Gwamna Fubara Zai Fuskanta Bayan Dawowa Mulkin Ribas?
A yau ne Gwamna Siminalaye Fubara ke dawowa kujerarsa a matsayin gwamnan Jihar Ribas bayan dakatarwa da ayyana dokar ta baci na watanni shidda da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi a jihar.Manazarta dai na hasashen wannan d...
•
25:13

Matsayin Doka Kan Hawa Mumbari Ba Tare Da Izinin Gwamnati Ba
Matakin hana malaman da ba su da rajista hawa mumbari a Neja yana ci gaba da yamutsa hazo a ciki da wajen jihar.Yayin da wasu suke ganin wannan mataki bai dace ba, wasu kuwa gani suke faduwa ta zo daidai da zama, wato matakin ya zo a...
•
26:08

Yadda Wasu Al'ummomi Suke Kare Kansu Daga Barnar Ambaliyar Ruwa
Ambaliyar ruwa na cigaba da salwantar da dukiyoyi da rayukan al’ummomi da dama a sassa daban-daban na Najeriya.Ko a farkon makon nan, hukumomi sun yi gargadin cewa akwai yiwuwar samun ambaliyar a jihohi akalla 11.Sai dai wasu alu...
•
28:31

Masu Nau'in Jinin AS Sun Fi Masu Nau'in AA Lafiya
Sau da dama wadanda ke dauke da nau’in jini na AA na bayyana cewa sun fi kowa lafiya.Suna bayyana cewa basa rashin lafiya kamar yadda masu sauran na’ukan jini ke yi.Shirin Najeriya A Yau na wanna lokaci zai y...
•
20:54

Rayukan Da Aka Rasa Sakamakon Ambaliyan Wannan Shekarar
Duk shekara rayuka da dukiyoyi na kara salwanta sakamakon ambaliyar ruwa.Duk da jan kunne da hukumomi a matakai daban-daban keyi, rayukan mutane da dukiyoyi na kara salwanta.Shirin Najeriya A Yau na wannan lo...
•
24:03

Tasirin Takaddamar NUPENG Da Dangote A Kan Tattalin Arzikin Najeriya
’Yan Najeriya sun shiga taraddadin abin da ka iya biyo bayana kudurin Kungiyar Ma’aikatan Man Fetur da Iskar Gas ta Najeriya (NPENG) na tsunduma yajin aiki.Hakan dai ya biyo bayan tashi da aka yi daga zaman da Gwamnatin Tarayy...
•
27:39

Yadda Ilimi Ke Kara Tsada Yayin Komawar Yara Makaranta
Iyaye na ci gaba da kokawa kan yadda ilimi ke kara tsada yayin komawan yaransu makaranta a sabon zango.Makarantu na kara fidda sabbin hanyoyin karbar kudi daga hannun yara da sunan koyarwa.Shirin Najeriya A Yau na wannan l...
•
27:43

Yadda Ake Gudanar Da Bukukuwar Sallar Gani Yayin Mauludi
Yayin da ake gudanar da bukukuwar Mauludi a sassa daban daban a garuruwan kasar nan, wasu yankunan na da tasu bukukuwar ta daban.Ko yaya ake gudanar da bikin Sallar Gani?Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci...
•
25:46

Hanyoyin Da Mutane Zasu Bi Wajen Neman Diyya
Sau da dama ibti’lai kan faru da wasu mutane wanda ya kamata ace sun bi hanyoyi don a biya su diyya.Sai dai masana na bayyana cewa sau da dama mutane basu san honyoyin da ya kamata subi don neman hakkokin su ba....
•
29:00

Me Sakamakon Zaben Ribas Ke Nunawa Game Da Sulhun Wike Da Fubara?
Yadda Gwamnan Jihar Ribas da aka dakatar, Siminalayi Fubara, da magoya bayansa suka kaurace wa zaben kananan hukumomin jihar, da yadda APC ta lashe kujeru 20 a cikin 23 sun haifar da muhawara a tsakanin ’yan Najeriya.Shin wannan saka...
•
21:35

“Abin Da Ya Sa Muka Dawo Daga Rakiyar Kirifto”
A ’yan watanni da suka gabata, matasa da yawa a Najeriya sun dukufa don ganin hakar su ta cimma ruwa wajen samun kudaden kirifto.Amma alamu na cewa a baya-bayan nan wasu daga cikinsu sun sare sun kuma saduda sun dawo daga rakiyar har...
•
26:05

Matakan Da Ciwon Suga Ke Bi Kafin Yin Illa
Mutane da dama basa sanin suna dauke da ciwon suga ballantana su san hanyoyin magance ta kafin tayi tsanani.Sau da yawa ciwon sai ta kai wani matakin da zatayi wa mutum illa sannan yake sanin yana dauke da ita.<...
•
21:05

Ci Gaban Da Harshe Da Al’adun Hausa Suka Samu A Shekaru 10
Tun bayan fara bikin harshen Hausa ta duniya shekaru goma da suka gabata ne dai manazarta suke bayyana irin cigaba da habbakar da yaren ya samu.Harshen Hausa ya samu zama a mataki na 11 cikin harsunan da ake amfani dasu a fadi...
•
24:48

Kalubalen Da Iyaye Ke Fuskanta Wajen Tarbiyyan 'Ya'yan Su
Duk wanda ya shekara arbain zuwa sama ya san irin tarbiyyan da ya samo daga wurin iyayen sa a da baya can, irin mu’amalan dake tsakanin sa da iyaye har ma da shakuwan dake tsakanin ‘ya’ya da iyaye. A yanzu kuwa abubuwa sun ca...
•
27:12

Ayyukan Da Fasahar AI Za Ta Raba Mutane Da Su Nan Ba Da Jimawa Ba
Mutane da dama na nuna damuwa game da mmakomar ayyukansu tun bayan fitowar fasahar AI.Sai dai yayin da wasu manazarta suke ganin fasahar za ta raba mutane da ayyukansu, wasu kuwa gani suke yi wannan ba abu ne mai yiwuwa ba.
•
20:13

Halin Kunci Da Wadanda Hare-haren Ta'addanci Ya Rutsa Da Su Ke Ciki
A yau, ta’addanci ya zama babban kalubale ga tsaron rayuka da dukiyoyi, ya raba iyalai, ya tilasta dubban mutane barin gidajensu, ya hana yara zuwa makaranta, kuma ya durƙusar da tattalin arzikin yankuna da dama. Baya ga haka, t...
•
22:44

Halin Da Muke Ciki Bayan Rasa ‘Yan Uwanmu A Hadarin Kwale-Kwale A Sakkwato
‘Yan uwan wadanda suka rasa rayukansu a hatsarin jirgin ruwa da ya faru a garin Kojiyo dake karamar hukumar Goronyo a jihar sakkwato sun samu kansu cikin damuwa.Yayin da kalilan daga cikin wadanda abun ya rutsa dasu suka tsira...
•
23:06

Dalilan Karyewar Farashin Hatsi A Kasuwanni
Manoma da dillalan hatsi suna ci gaba da nuna damuwa a kan yadda farashin kayan abinci yake kara karyewa a kasuwanni.Su kuwa wasu ‘yan Najeriya jin dadi suke yi saboda yadda farashin yake ta sauka.Ko wadanne dalilai ne ...
•
25:29

Halin Kunci Da ‘Yan Fansho Ke Ciki A Wasu Sassan Najeriya
A wasu jihohin Arewacin Najeriya, masu karɓar fansho suna cikin mawuyacin hali sakamakon ƙarancin kuɗin da suke samu duk wata. Wasu daga cikinsu sun bayyana yadda suke karbar naira dubu 5 a kowane wata a matsayin kudin fansho bayan ...
•
20:29

Dalilan Karuwar Mace-Mace A Hanyoyin Najeriya
Duk da kara wayar da direbobi da fasinjoji da hukumar kiyaye hadura ta tace tana yi, ana kara samun hauhawar wadanda ke rasa rayukansu sakamakon haddura a titin kasar nan.A shafinta na internet, hukumar kiyaye haddura ta kasa ...
•
25:50

Yadda Matasa Ke Bada Gudunmawar Cigaban Al’ummarsu
Samun matasan dake bada gudunmawa a alummomin da suke rayuwa a cikin ta yana da matukar wuya a wannan zamani.Amma duk da haka, wasu matasa sun sadaukar da rayuwarsu wajen bada gudunmawarsu wajen cigaban alummarsu.Shirin Na...
•
24:21

Yadda Damina Ke Shafar Masu Kananan Sana’o'i
Damina lokaci ne da dan'Adam yake matukar bukata - da za ta yi jinkiri, sai a ga hankalin kowa ya tashi. A lokaci guda kuma yadda damina kan hana wasu harkoki gudana kan jefa wasu mutane cikin wani irin yanayi..Shirin Najeriya...
•
25:39

Shekara Nawa Shugabanni Ke Bukata Don Cika Alkawarin Da Suka Dauka?
Duk bayan shekaru hudu, Najeriya na kara yin zabe kuma ko wanne lokaci 'yan takara kan dauki alkawurika.Ko shekaru nawa wadanda ake zabe ke bukata don cika alkawuran da suka dauka?wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wan...
•
27:00

Mummunan Tasirin Rashin Bambance Zazzabin Lassa Kan Lafiyar Al’umma
A cewar masana harkar kiwon lafiya, rashin tantancewa balle a bayar da kulawar da ta dace a kan lokaci na cikin dalilan ta’azzarar barazanar da Zazzabin Lassa ke yi ga bangarori da dama na rayuwar al’ummar Najeriya, musamman a yankunan karkara....
•
28:12
