
Najeriya a Yau
Shiri ne na minti 15 dake duba na tsanaki, da nazari mai gamsarwa, tare da tsokaci mai amfanarwa, a kan batutuwan da ke ɗaukar hankali a lamuran yau da kullum.
Episodes
827 episodes
Me Dokar Kasa Ta Ce Kan Karin Wa’adin Aiki Da Shugaban Kasa Keyi?
Bayan Karin wa’adin aiki da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yayi ga kwanturola janar na hukumar hana fasa kwauri ta kasa Bashir Adewale Adeniyi ne dai lamarin ke ta shan suka daga mutane daban-daban.Yayin da wasu ke ganin abin...
•
22:59

Tinubu Ya Yi Adalci Ga Ayyuka Da Mukamai Tsakanin Kudu Da Arewa—Bayo Onanuga
Kungiyar tuntuba ta Arewa ta zargi shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da kin yin daidaito wurin ayyuka da raba mukamai tsakanin Arewa da Kudancin Kasar nan.Wadannan zarge-zarge suka sa fadar Shugaban Kasa ta hannun mai taimaka ma...
•
27:48

Yadda Za A Dama Da Matan Arewa A Fannin Kimiyya
Mata a Arewacin Najeriya na fuskantar kalubale da dama a fannin karantar kimiyyaAkwai darussan da a mafi yawan lokuta ba mata kadai ba, har da mazan na kaurace musu.Shirin Najeriya a Yau ya yi nazari ne kan dalilan da suka...
•
30:00

Matakan Karfafa Gwiwar 'Yan Najeriya Kan Zabe—INEC
‘Yan Najeriya da dama ne dai aka bayyana basa fitowa kada kuri’a a duk lokacin da zabe ya zagayo.Wasu daga cikin ‘yan Najeriya sun bayyana dalilan su da suka hada da rashin jin dadin abun da hukumar zabe keyi, rashin yadda da sakamak...
•
19:46

Yadda Masu Yi Wa Kasa Hidima Za Su Ci Arzikin Yankunan Da Suke AIki
Bayan hadin kai da karfafa fahimtar juna wadanda hidimar kasa take kawowa, akan samu wasu masu hidimar da sukan yi amfani da duk wata dama da suka samu don neman na sakawa a bakin salati.Yayin da wasu masu hidimar kasa sukan k...
•
22:09

Cutukan Da Rumar Daki Ke Haifarwa Ga Jikin Mutum
Malaman kiwon lafiya sun bayyana yadda ruma ke yada matsalolin rashin lafiya ga lafiyar jikin mutum.Musamman a lokuta irin na ruwa, ruma kan dabaibaye gidajen mutane da dama na tsawon lokaci wanda ka iya jawo matsaloli daban d...
•
22:14

Yadda Farashin Taki Ke Hana Noman Masara Da Shinkafa
Tashin farashin takin zamani yana hana manoma da dama noman wasu nau’ukan abinci.Manoma da dama dai suna kauracewa shukan masara da shinkafa da aka fi amfani da su a Najeriya sakamakon tsadar takin zamani, inda masana suke gan...
•
25:57

Abin da ya sa muke yi wa PDP zagon ƙasa — Sule Lamiɗo
Zagon kasa da wasu ‘ya’yan PDP ke yi mata na kara ta’azzara, inda wasu ke zama a cikin ta amma suke wa jam’iyyun adawa aiki.Ko a kwanan nan, an hangi wasu daga cikin ‘ya’yan jam’iyyar a taron hadakar ADC, wadda hakan ke jaddad...
•
26:40

Shin Ya Kamata A Samar Da Dokokin Da Za Su Sa Ido Kan Amfani Da AI?
Tun bayan bayyanar kirkirarrriyar basira wato AI ne dai wasu mutane suke amfani da ita ta hanyar da da bai kamata ba.Wasu sukan yi amfani da ita wajen saka hoto ko kirkirar faifan bidiyo wanda zai nuna wani yana yin abun da bai kamat...
•
22:58

Dalilan Da Suka Sa 'Yan Najeriya Ba Sa Samun Adalci
Rashin samun adalci a Najeriya ba ya rasa nasaba da cin hanci da rashawa a bangaren shari’a, inda ake zargin wasu jami’ai suna karɓar kuɗi kafin su yanke hukunci, kamar yadda manazarta suka bayyana. Ko mece ce gaskiyar wannan lamari?...
•
19:54

Wa Zai Gaji Buhari A Fagen Siyasar Najeriya?
Gaskiya da rikon amana suna cikin dalilan da suka sa tsoon Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi fice a siyasar Arewacin Najeriay. Wasu masana da ma makusantar tsohon Shugaban kasar dai suna ganin Arewa ta yi rashi kuma zai yi...
•
24:14

Abin Koyi Daga Rayuwar Marigayi Muhammadu Buhari-- Makusantansa
Rasuwar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ta sa 'yan Najeriya da dama kaduwa duk da cewa ya jima yana fama da rashin lafiya.Sanar da rasuwar ke da wuya, 'yan kasa suka fara bayyana ra'ayoyi daban daban akan abin da suka ga...
•
24:40

Dalilan Da Wasu Matasa Ba Sa Aiki Tukuru Wajen Neman Arziki
Matasan Najeriya da dama suna son yin arziki amma ba tare da sun sha wahala ba.Sau da yawa matasa sun fi neman hanya mafi sauki da za ta basu arziki ba tare da sun sha wahala ba.Shirin Najeriya A Yau na wanna...
•
24:47

Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Ba Sa Cin Kifi Yadda Ya Kamata
Duk da amfanin kifi ga lafiyar jikin mutum da kuma samar da kudin shiga masana sun ce ba a amfani da shi yadda ya kamata a Najeriya.Baya ga bai wa jiki lafiya, kifi ka iya samar da kudaden shiga ga daidaikun ’yan Najeriy...
•
27:52

Sarkakiyar Dake Gaban Hadakar ADC -- Atiku Ko Peter Obi?
'Yan Najeriya suna ci gaba da tafka muhawara a kan wanda jamiyyar hadaka ta ADC zata tsayar takarar Shugaban Kasa a zaben 2027.Yayin da wasu suke ganin Atiku Abubakar yana da dimbin magoya baya, wasu kuwa gani suke yi sh...
•
26:30

Mene Ne Tasirin Nadin Mataimaka Na Musamman A Rayuwar Jama’a?
Wadanda aka zaba su rike mukaman gwamnati kan nada wasu mukarrabai don su taya su sauke nauyin da aka dora musu.Wasu na zargin nadin baya rasa nasaba da sakayya ga irin rawar ga wadanda aka nada saboda rawar da suka taka yayin...
•
25:37

Shin Ko Hadakar Sabuwar Jamiyyar ADC Za Ta Fidda Wa ‘Yan Najeriya Kitse Daga Wuta?
Yan Najeriya da dama na ta bayyana mabanbantan ra’ayoyi kan sabon hadakar ‘yan siyasa zuwa sabuwar jami’yyar ADC.A yayin da wasu ke ganin wannan hadaka za ta cire musu kitse daga wuta, wasu kuwa gani suke yi duk kanwar ja ce.<...
•
27:27

Boyayyun Kalubalen Da Sabuwar Hadakar ADC Za Ta Iya Fuskanta
Tun kafin sanar da sabuwar kawance da suka hada da tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar da Peter Obi da Nasir El’rufai da wasu manyan ‘yan siyasa ne aka fara zargin yiwa wannan hadaka zagon kasa da kawo cikas ga tafiyar wannan hadaka....
•
28:10

Halin Da Alummar Mokwa Ke Ciki Wata Guda Bayan Ambaliya
Tun bayan da ambaliyan ruwa ya ci wasu sassan garin Mokwa ne dai alummar garin suka fada halin neman taimako.A yayin da gwamnatin tarayya da ma wasu daidakun mutane suka taimaka ma wadanda abun ya shafa da kudi da ma wasu kayayyakin masa...
•
24:41

Yadda Za A Kawo Karshen Daukar Doka A Hannu A Najeriya
Kisa ta hanyar daukar doka a hannu na kara ta’azzara da saka damuwa a zukatan ‘yan Najeriya.Yayin da wasu ke ganin daukar doka a hannu daidai ne, wasu kuwa na ganin hakan zai cigaba da haifar da rashin doka da oda a kasa....
•
28:51

Ko Wadanne Dalilai Ne Ke Hana Mata A Arewa Koyon Ilimin Kimiyya?
Doctor Zainab Muhammad na daya daga cikin mata a Arewacin Najeriya da ta jajirce tare da kudirin cika burinta na karantar kimiyya duk da kalubalen da wasu matan dake yankin Arewa suke bayyanawa suna fuskanta wurin karantar fannin.&nb...
•
30:00

Yadda 'Yan Najeriya Za Su Kula Da Lafiyar Jikin Su
Kula da lafiya na nufin yin abubuwa da ke kare mutum daga kamuwa da cututtuka da kuma tabbatar da cewa jiki na aiki yadda ya kamata. Wannan ya haɗa da cin abinci mai gina jiki, motsa jiki akai-akai, da dai sauran...
•
25:14

Ko Najeriya Na Da Kudin Renon Sabbin Jihohi?
Da za a kirkiri sabuwar jiha a Najeriya a yanzu, to da dole a samar da karin gwamna daya da sabuwar majalisar dokoki, da sababbin ma’aikatun gwamnati, da sauransu.Samar da wadannan kuwa abu ne da yake bukatar makudan kudi – akalla Na...
•
26:27
