Zuwa yanzu ya fara zama zahiri a idanun duniya cewa Najeriya ta fada cikin taskun rashin tsaro da kullum yake mata barazanar cigaba da kasancewar ta kasa dunkulalliya mai shugabancin da ake yi wa biyayya.
Tuni dai kasar ta ayyana kungiyoyin yan bindiga guda biyar a matsayin 'yan ta'adda. Hudu daga cikinsu a Arewacin kasar daya a Kudancin ta.
To ko ta wadanne hanyoyi 'yan kasar za su hada kai da gwamnati domin ceto kansu da kasar su?
Ayi sauraro lafiya.
Zuwa yanzu ya fara zama zahiri a idanun duniya cewa Najeriya ta fada cikin taskun rashin tsaro da kullum yake mata barazanar cigaba da kasancewar ta kasa dunkulalliya mai shugabancin da ake yi wa biyayya.
Tuni dai kasar ta ayyana kungiyoyin yan bindiga guda biyar a matsayin 'yan ta'adda. Hudu daga cikinsu a Arewacin kasar daya a Kudancin ta.
To ko ta wadanne hanyoyi 'yan kasar za su hada kai da gwamnati domin ceto kansu da kasar su?
Ayi sauraro lafiya.