Najeriya a Yau

Rayuwata Da Tsohon Ciki A Hannun Maharan Jirgin Kasa

Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Use Left/Right to seek, Home/End to jump to start or end. Hold shift to jump forward or backward.

0:00 | 13:57

Send us Fan Mail

Harin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna na ranar 28 ga Maris ya rutsa da mata 18 ciki harda masu ciki. 

Wadansu matan sun haihu a cikin daji a hannun maharan, sannan sun sako wata mai cikin da ke sa ran haihuwa ko yau ko gobe.

Mai cikin da ta kubuta tayi mana bayanin yadda ta rayu a hannun maharan, ta kuma bayyana mana bukatar maharan.