Rahotanni sun bayyana yadda aka kashe mutum biyu aka kuma jikkata da dama a wurin zaben fid-da-gwani na APC a Kano.
Ko yaya aka yi filin zabe ya koma fagen daga har da kisan kai?
Mun tattauna da masu ruwa da tsaki a siyasar Kano, mun kuma tuntubi rundunar ’yan sandan jihar domin jin inda aka kwana.