Najeriya a Yau

Dalilan Da Matasan Najeriya Ke Raina Jari

June 03, 2022 Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Najeriya a Yau
Dalilan Da Matasan Najeriya Ke Raina Jari
Show Notes

A halin da ake ciki na rashin aikin yi a gwamnatin tarayya da na jihohi, matasan Najeriya na cigaba da kukan abin yi sakamakon rashin jari domin fara sana'a. 

Ko da yake wadansu na ganin ba jari matasan Najeriya ke bukata ba, lura da cewa jari domin fara sana'a baya kadan in anyi la'akari da bayanan da wadansu 'yan kasuwan ke yi. 

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya tattauna da matasan ya kuma ji ta bakin 'yan kasuwa domin neman mafita.