Najeriya a Yau

Hakikanin Abin Da Ya Faru A Owo, Jihar Ondo

Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Use Left/Right to seek, Home/End to jump to start or end. Hold shift to jump forward or backward.

0:00 | 15:11

Send us Fan Mail

A Ranar Lahadin da ta gabata,  wasu 'yan bindiga suka kai farmaki kan  wasu masu ibada, a wata cocin Katolika da ke kusa da gidan sarkin Owo wanda kuma garin gwamna Oluwarotimi Akeredolu ne na jihar Ondo. Sun kashe masu ibada da dama suka kuma jikata wasu.

Shirin Najeriya a yau ya dubi yadda Al'amarin ya faru.