Najeriya a Yau

Yadda Aka Yi Cinikin Kuri’a A Zaben Ekiti

Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed

Use Left/Right to seek, Home/End to jump to start or end. Hold shift to jump forward or backward.

0:00 | 14:58

Send us Fan Mail

Rahotanni daga Jihar Ekiti inda aka gudanar da zaben gwamna a ranar Asabar sun bayyana zargin  sayen kuri’a.

Mun tattauna da jama’a daga jihar ta Ekiti kan gaskiyar abin da ya faru, mun kuma tuntubi masana shari’a kan matsayin mai sayen kuri’a da mai sayarwa da kuma wanda aka saya domin sa.

A yi sauraro lafiya.