Najeriya a Yau

Kamun Ekweremadu A Idon ‘Yan Najeriya

June 24, 2022 Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Najeriya a Yau
Kamun Ekweremadu A Idon ‘Yan Najeriya
Show Notes

Tun bayan bayyanar labarin kamun tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya Sanata Ike Ekweremadu da mai dakinsa Kan Safarar Sassan Jikin dan Adam 'yan Najeriya ke ta musayar ra'ayi. 

Shirin Najeriya A Yau ya bi diddigin labarin, ya kuma tattauna da 'yan Najeriya mazauna kasar Birtaniya kan kamun da aka yi wa Ekweremadu. 

A yi sauraro lafiya