Najeriya a Yau
Shiri ne na minti 15 dake duba na tsanaki, da nazari mai gamsarwa, tare da tsokaci mai amfanarwa, a kan batutuwan da ke ɗaukar hankali a lamuran yau da kullum.
Najeriya a Yau
Yadda Aka Shake Ni Aka Kwakule Min Idanu Da Wuka
•
Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
A Karshen makon da ya gabata an samu labarin kwakule idanun wanin almajiri a Jihar Bauchi.
Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya tattauna da wannan almajiri da aka kwakule wa idanu, ya kuma bukatar iyayensa da malaminsu da kuma matsayar rundunar 'yan sandan jihar kan wannan mummunan alamari.
A yi sauraro lafiya.