Najeriya a Yau

Yadda Aka Shake Ni Aka Kwakule Min Idanu Da Wuka

June 27, 2022 Halima Djimrao, Muhammad Auwal Sulaiman, Bilkisu Ahmed
Najeriya a Yau
Yadda Aka Shake Ni Aka Kwakule Min Idanu Da Wuka
Show Notes

A Karshen makon da ya gabata an samu labarin kwakule idanun wanin almajiri a Jihar Bauchi.

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya tattauna da wannan almajiri da aka kwakule wa idanu, ya kuma bukatar iyayensa da malaminsu da kuma matsayar rundunar 'yan sandan jihar kan wannan mummunan alamari.

 A yi sauraro lafiya.