Najeriya a Yau

Dabarun Samun Sadarwa Da Intanet A Lokacin Da Aka Samu Tangarɗa

Muhammad Auwal Sulaiman, Muslim Muhammad Yusuf, Nana Khadija Ibrahim

Use Left/Right to seek, Home/End to jump to start or end. Hold shift to jump forward or backward.

0:00 | 15:35

Send us Fan Mail

A makon da ya gabata da dama daga cikin yan kasa sun fuskanci  tangardar sadarwa musaman na intanet.

A cewar wasu ‘yan Najeriya ya taba kasuwancinsu da dama da harkokin yau da kullum ga shi basu samu mafita ba, duk da hukumomi sun ce hakan ya faru ne sanadiyyar lalacewar wasu bututun karkashin ruwa ne.

Shirin Najeriya a Yau ya lalubo muku hanyoyin da za ku samo mafita kafin a kammala irin wadannan gyare-gyare.