Najeriya a Yau

Dalilan "Farfaɗowar Boko Haram" A Jihar Borno

Idris Ɗaiyab Bature

Use Left/Right to seek, Home/End to jump to start or end. Hold shift to jump forward or backward.

0:00 | 30:48

Send a text

A yanzu haka al’ummar Borno na cikin zulumi sakamakon wasu hare-haren da ake zargin kungiyar Boko Haram ce ta kai a wasu sassan jihar. 


Wadannan hare-hare dai suna faruwa ne bayan shekaru da dama da ikirarin Gwamnati na cewa an yi nasarar nakasa kungiyar.
Ko mene ne dalilin sake farfadowar kungiyar ta Boko Haram a wannan lokaci?


Wannan ne batun shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai.