Najeriya a Yau

Yadda Za A Dama Da Matan Arewa A Fannin Kimiyya

Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim

Send us a text

Mata a Arewacin Najeriya na fuskantar kalubale da dama a fannin karantar kimiyya

Akwai darussan da a mafi yawan lokuta ba mata kadai ba, har da mazan na kaurace musu.

Shirin Najeriya a Yau ya yi nazari  ne kan dalilan da suka sa matan Arewacin Najeriya ke tsoron karantar ilimin kimiyya.