
Najeriya a Yau
Shiri ne na minti 15 dake duba na tsanaki, da nazari mai gamsarwa, tare da tsokaci mai amfanarwa, a kan batutuwan da ke ɗaukar hankali a lamuran yau da kullum.
Najeriya a Yau
Yadda Ayyuka Suka Ragu A Jihohi Bayan Kudin Shiga Ya Karu
•
Idris Daiyab Bature
Duk da karin kudin da gwamnatoci a matakin jiha suke samu daga asusun tarayya, ’yan Najeriya da dama suna korafin ba sa gani a kas.
Manazarta dai sun ce ko kafin karin ma ya kamata ya yi a ce ayyukan da gwamnatcin jihohi suke yi sun fi da ake gani
Ko mene ne ya sa jihohi “ba sa kashe karin kudaden da suke samu yadda ya kamata”?
Wannan shi ne batun da shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai.