
Najeriya a Yau
Shiri ne na minti 15 dake duba na tsanaki, da nazari mai gamsarwa, tare da tsokaci mai amfanarwa, a kan batutuwan da ke ɗaukar hankali a lamuran yau da kullum.
Najeriya a Yau
Kalubalen Da Ke Gaban Sabon Shugaban Hukumar Zabe Ta Kasa
•
Idris Daiyab Bature
A duk lokacin da a ka samu canjin shugabanci, hakan kan zo da kalubale da dama.
Muƙamin shugabancin Hukumar Zabe ta kasa na daga cikin mukamai a Najeriya da 'yan kasa ke cece-kuce a kai.
Ko wadanne irin Kalubale ne ke gaban sabon shugaban hukumar zabe ta kasa?
Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari akai.