Najeriya a Yau

Shin Ko Sauya Hafsoshin Tsaro Zai Kawo Karshen Aikin Ta’dda A Najeriya?

Idris Daiyab Bature

Send us a text

Tun bayan sauya hafsoshin tsaro da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi ne dai mutane da dama keta tofa albarkacin bakinsu, yayin da wasu ke ganin hakan zai taimaka wajen yaki da rashin tsaro, wasu kuwa na ganin duk jama’ar ja ce.


Shin ko sauya hafsoshin tsaro zai kawo karshen fargaban da al’umma ke yi?


Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari akai.